Aller au contenu
2 Sarakuna 18:15-16

2 Sarakuna 18:15-16

15
Ya zama kuwa cewa, Hezekiya ya bayar da dukan azurfan da suke a haikalin Ubangiji da kuma a ma’ajin fadan sarki.
16
A wannan lokaci ne Hezekiya sarkin Yahuda ya ɓaɓɓalle zinariyan da aka dalaye ƙofofi da madogaran ƙofofin haikalin Ubangiji, ya ba sarkin Assuriya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options