Skip to content
2 Sarakuna 17:21-23

2 Sarakuna 17:21-23

21
Sa’ad da ya ware Isra’ila daga gidan Dawuda, sai suka naɗa Yerobowam ɗan Nebat sarki a kansu. Yerobowam ya rinjayi Isra’ila daga ƙin Ubangiji, ya sa suka aikata babban zunubi.
22
Isra’ila suka nace cikin dukan zunuban Yerobowam, ba su kuwa rabu da su ba
23
har Ubangiji ya kawar da su daga gabansa, kamar yadda ya gargaɗe su ta bakin bayinsa annabawa. Saboda haka aka kwashi mutanen Isra’ila daga ƙasarsu zuwa bauta a Assuriya, har wa yau kuwa suna can.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options