Skip to content
2 Sarakuna 1:3-5

2 Sarakuna 1:3-5

3
Amma mala’ikan Ubangiji ya ce wa Iliya mutumin Tishbe, “Ka haura ka taryi masinjojin sarkin Samariya, ka tambaye su, ‘Don babu Allah ne a Isra’ila da za ku tafi ku tuntuɓi Ba’al-Zebub allahn Ekron?’
4
Saboda haka, ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ba za ka tashi daga inda kake kwance ba, ba shakka za ka mutu!’ ” Iliya ya yi kamar yadda Ubangiji ya umarce shi, sai ya tafi.
5
Da masinjojin suka koma wurin sarki, sai sarki ya ce da su, “Don me kuka komo?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options