Skip to content
2 Korintiyawa 6:17-18

2 Korintiyawa 6:17-18

17
Saboda haka, “Sai ku fito daga cikinsu, ku keɓe kanku, in ji Ubangiji. Kada ku taɓa wani abu marar tsabta, zan kuma karɓe ku.”
18
Kuma, “Zan zama Uba a gare ku, ku kuma za ku zama ’ya’yana, maza da mata, in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options