Skip to content
2 Korintiyawa 5:1-2

2 Korintiyawa 5:1-2

1
Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba.
2
Kafin nan muna nishi, da marmari a yi mana sutura da gidanmu na sama,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options