Skip to content
2 Korintiyawa 2:15-16

2 Korintiyawa 2:15-16

15
Don kuwa, a wurin Allah mu ƙanshin Kiristi ne cikin waɗanda ake ceto, da kuma waɗanda suke hanyar hallaka.
16
Ga wani, mu warin mutuwa ne, amma ga wani kuwa, mu ƙanshin rai ne. Wa ya isa yă yi irin wannan aikin?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options