Skip to content
1 Tessalonikawa 2:1-3

1 Tessalonikawa 2:1-3

1
Kun sani, ’yan’uwa, cewa ziyararmu a gare ku ba tă zama a banza ba.
2
Mun riga mun sha wahala, aka kuma zage mu a Filibbi, kamar yadda kuka sani, amma da taimakon Allahnmu muka yi ƙarfin hali muka sanar muku bishararsa duk da matsananciyar gāba.
3
Gama roƙon da muke yi bai fito daga kuskure ko munafunci ba, ba kuwa ƙoƙari muke yi mu yaudare ku ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options