Skip to content
1 Sama’ila 30:24-25

1 Sama’ila 30:24-25

24
Wa zai goyi bayanku a kan wannan al’amari? Wanda ya tafi wurin yaƙi da wanda ya zauna wurin kaya, rabonsu zai zama daidai.”
25
Dawuda ya sa wannan tă zama dawwammamiyar farilla ga Isra’ila tun daga wannan rana har yă zuwa yau.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options