Skip to content
1 Sama’ila 30:18-20

1 Sama’ila 30:18-20

18
Dawuda ya ƙwato kome da Amalekawa suka kwashe tare da matarsa biyu.
19
Babu abin da ya ɓace, Dawuda ya dawo da kowa, manya da ƙanana, ’yan maza da ’yan mata duka, da dukan abubuwan da Amalekawa suka kwashe.
20
Ya kuma ƙwato garkunan tumaki, da na awaki, da na shanu. Mutanensa suka koro shanun, suka yi gaba, suka ce, “Wannan shi ne ganimar Dawuda.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options