Skip to content
1 Sama’ila 30:17-19

1 Sama’ila 30:17-19

17
Dawuda ya yaƙe su tun daga fāɗuwar rana har yammar kashegari. Ba ko ɗaya da ya tsira sai samari ɗari huɗu waɗanda suka tsere a kan raƙuma.
18
Dawuda ya ƙwato kome da Amalekawa suka kwashe tare da matarsa biyu.
19
Babu abin da ya ɓace, Dawuda ya dawo da kowa, manya da ƙanana, ’yan maza da ’yan mata duka, da dukan abubuwan da Amalekawa suka kwashe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options