Skip to content
1 Sama’ila 28:13-14

1 Sama’ila 28:13-14

13
Sai sarki ya ce mata, “Kada ki ji tsoro. Me kika gani?” Matar ta ce, “Na ga wani kurwa tana fitowa daga ƙasa.”
14
Ya ce, “Yaya kamanninsa yake?” Ta ce, “Wani tsoho sanye da taguwa ne yake haurawa.” Shawulu ya gane cewa Sama’ila ne, sai ya rusuna da fuskarsa har ƙasa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options