Skip to content
1 Sama’ila 25:37-38

1 Sama’ila 25:37-38

37
Da safe sa’ad da Nabal ya natsu, sai matarsa ta gaya masa dukan abin da ya faru. Sai zuciyarsa ta tsinke, ya zama kamar dutse.
38
Bayan kusan kwana goma, Ubangiji ya bugi Nabal, sai ya mutu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options