కంటెంట్‌కు వెళ్లండి
1 Sama’ila 25:12-13

1 Sama’ila 25:12-13

12
Mutanen Dawuda suka juya suka koma. Da suka iso sai suka faɗa wa Dawuda abin da Nabal ya ce.
13
Dawuda ya ce wa mutanensa, “Kowa yă rataya takobinsa.” Sai duk suka yi haka. Dawuda kuma ya rataya nasa. Mutum wajen ɗari huɗu suka tafi tare da Dawuda, mutum ɗari biyu kuwa suka zauna suna gadin kayansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options