Skip to content
1 Sama’ila 24:20-21

1 Sama’ila 24:20-21

20
Na sani tabbatacce za ka zama sarki. Masarautar Isra’ila za tă kahu a hannunka.
21
Yanzu ka rantse mini da Ubangiji cewa ba za ka hallaka zuriyarta ko ka share sunana daga iyalin mahaifina ba.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options