Skip to content
1 Sama’ila 24:16-17

1 Sama’ila 24:16-17

16
Da Dawuda ya gama wannan magana, sai Shawulu ya ce, “Muryarka ke nan ɗana Dawuda?” Sai ya fasa da kuka.
17
Ya ce, “Ka fi ni gaskiya, ka yi mini alheri, ni kuwa na yi maka mugunta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options