Skip to content
1 Sama’ila 22:9-10

1 Sama’ila 22:9-10

9
Amma Doyeg mutumin Edom da yake tsaye tare da fadawan Shawulu ya ce, “Na ga ɗan Yesse ya zo wurin Ahimelek ɗan Ahitub a Nob.
10
Ahimelek ya roƙi Ubangiji saboda shi, ya kuma ba shi guzuri da takobin Goliyat Bafilistin.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options