Skip to content
1 Sama’ila 22:20-21

1 Sama’ila 22:20-21

20
Amma Abiyatar ɗan Ahimelek jikan Ahitub ya tsere, ya gudu zuwa wurin Dawuda.
21
Abiyatar gaya wa Dawuda cewa, “Shawulu ya hallaka firistocin Ubangiji.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options