Skip to content
1 Sama’ila 2:22-24

1 Sama’ila 2:22-24

22
To, Eli kuwa ya tsufa ƙwarai, yana kuma jin labari duk abin da ’ya’yansa suke yi wa dukan Isra’ila, da yadda suke lalata da matan da suke hidima a bakin ƙofar Tentin Sujada.
23
Saboda haka ya ce musu, “Don me kuke yin waɗannan abubuwa? Na sami labari daga wurin mutane a kan duk ayyukan muguntanku.
24
A’a, ’ya’yana ba labari mai kyau nake ji cikin mutanen Ubangiji ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options