Skip to content
1 Sama’ila 17:28-29

1 Sama’ila 17:28-29

28
Da wansa Eliyab, ya ji yana magana da mutanen, sai ransa ya ɓace ƙwarai saboda fushi, sai ya ce wa Dawuda, “Me ka zo yi a nan? Wa kuma ka bar wa ’yan tumakin a jeji? Na san ka da taurinkai, da kuma mugun hali. Ka zo nan ne don ka yi kallon yaƙi kawai.”
29
Dawuda ya ce, “To, yanzu me na yi? Ba zan ma yi magana ba?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options