Skip to content
1 Sama’ila 14:9-10

1 Sama’ila 14:9-10

9
In suka ce mana, ‘Ku tsaya nan har mu zo wurinku,’ za mu dakata inda muke, ba za mu haura wajensu ba.
10
Amma in suka ce mana, ‘Ku haura wurinmu,’ to, sai mu haura, wannan zai zama mana alama cewa Ubangiji ya bashe su a hannunmu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options