Aller au contenu
1 Sama’ila 14:8-10

1 Sama’ila 14:8-10

8
Yonatan ya ce, “To, zo mu haye zuwa wajen mutanen, mu sa su gan mu.
9
In suka ce mana, ‘Ku tsaya nan har mu zo wurinku,’ za mu dakata inda muke, ba za mu haura wajensu ba.
10
Amma in suka ce mana, ‘Ku haura wurinmu,’ to, sai mu haura, wannan zai zama mana alama cewa Ubangiji ya bashe su a hannunmu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options