Skip to content
1 Sama’ila 14:1-2

1 Sama’ila 14:1-2

1
Wata rana Yonatan ɗan Shawulu ya ce wa saurayin da yake ɗaukar masa makamai, “Zo mu tafi wajen sansanin Filistiyawa a wancan hayi.” Amma bai gaya wa mahaifinsa ba.
2
Shawulu kuwa na zaune a gindin itacen rumman a bayan garin Gibeya a Migron. Tare da shi akwai mutum wajen ɗari shida.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options