Přejít k obsahu
1 Sama’ila 11:12-13

1 Sama’ila 11:12-13

12
Sai mutane suka ce wa Sama’ila, “Su wa suka ce, ‘Shawulu zai yi mulkinmu?’ A kawo mana su mu kashe.”
13
Shawulu ya ce, “Ba wanda zai mutu yau, gama Ubangiji ya kuɓutar da Isra’ila a wannan rana.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options