Skip to content
1 Sama’ila 10:9-10

1 Sama’ila 10:9-10

9
Da Shawulu ya juya zai bar Sama’ila, sai Allah ya canja wa Shawulu zuciya, alamun nan kuwa suka cika a ranar.
10
Da suka iso Gibeya, jerin gwanon annabawa suka sadu da shi Ruhun Allah kuma ya sauko a kansa da iko, sai ya shiga yin annabci tare da su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options