Skip to content
1 Sama’ila 1:27-28

1 Sama’ila 1:27-28

27
Wannan yaron ne na roƙa daga wurin Ubangiji, ya kuwa ba ni abin da na roƙa daga gare shi.
28
Saboda haka, na ba da shi ga Ubangiji muddin ransa, zai zama na Ubangiji.” A can kuwa ya yi wa Ubangiji sujada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options