Skip to content
1 Bitrus 3:5-6

1 Bitrus 3:5-6

5
Gama haka matan masu tsarki na dā waɗanda suka sa begensu ga Allah suka yi wa kansu ado. Sun yi wa mazansu biyayya,
6
kamar Saratu, wadda ta yi biyayya ga Ibrahim, har ta kira shi maigidanta. Ku ’ya’yanta ne mata in kun aikata abin da yake daidai, ba ku kuma ba tsoro dama ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options