Skip to content
1 Bitrus 1:24-25

1 Bitrus 1:24-25

24
Gama, “Dukan mutane kamar ciyawa suke, darajarsu kuma kamar furannin jeji ne; ciyawa takan yanƙwane furannin kuma su kakkaɓe,
25
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options