Skip to content
1 Sarakuna 8:33-34

1 Sarakuna 8:33-34

33
“Sa’ad da abokan gāba suka ci mutanenka Isra’ila a yaƙi saboda sun yi maka zunubi, sa’ad da kuma suka dawo gare ka don su furta sunanka, suna addu’a suna roƙo gare ka a wannan haikali,
34
ka ji daga sama, ka gafarta zunubin mutanenka, ka kuma dawo da su ƙasar da ka ba wa kakanninsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options