Skip to content
1 Sarakuna 3:16-19

1 Sarakuna 3:16-19

16
To, ana nan sai waɗansu karuwai biyu suka zo wurin sarki, suka tsaya a gabansa.
17
Sai ɗaya ta ce, “Ranka yă daɗe, wannan mata da ni muna zama a gida ɗaya. Na haifi jariri yayinda take can tare da ni.
18
Kwana uku bayan haihuwar jaririna, wannan mata ma ta haifi jariri. Mu dai kaɗai ne; babu wani a gidan sai mu biyu.
19
“Da dare ɗan wannan matan ya mutu domin ta kwanta a kansa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options