Skip to content
1 Sarakuna 16:31-33

1 Sarakuna 16:31-33

31
Bai zama masa wani abu mai wuya ba, yă yi zunuban Yerobowam ɗan Nebat, har ma ya auri Yezebel ’yar Etba’al sarkin Sidoniyawa, ya kuma fara bauta wa Ba’al, ya yi masa sujada.
32
Ya kafa bagade domin Ba’al a haikalin Ba’al da ya gina a Samariya.
33
Ahab ya gina ginshiƙin Ashera, ya kuma aikata abubuwa masu yawa don yă tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi fiye da dukan sarakunan Isra’ila da suka riga shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options