1 Sarakuna 15:21-22
21
Da Ba’asha ya ji haka, sai ya daina ginin Rama, ya janye zuwa Tirza.
22
Sai Sarki Asa ya ba da umarni ga dukan Yahuda, kuma babu wanda aka ware, kowa yă taimaka a kwashe duwatsu da katakan da Ba’asha yake amfani da su daga Rama. Da duwatsu da katakan ne Sarki Asa ya gina Geba a Benyamin da kuma Mizfa.
Settings