Skip to content
1 Sarakuna 12:28-29

1 Sarakuna 12:28-29

28
Bayan ya nemi shawara, sai sarki ya yi siffofin ’yan maruƙa biyu na zinariya. Ya ce wa mutane, “Kun daɗe kuna haurawa zuwa can Urushalima. Ga allolinku, ya Isra’ila, waɗanda suka fitar da ku daga ƙasar Masar.”
29
Sai ya kafa ɗaya a Betel, ɗaya kuma a Dan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options