Skip to content
1 Sarakuna 12:26-27

1 Sarakuna 12:26-27

26
Yerobowam ya yi tunani a ransa ya ce, “Mai yiwuwa mulkin yă koma gidan Dawuda.
27
In waɗannan mutane sun riƙa haurawa don su miƙa hadayu a haikalin Ubangiji a Urushalima. Za su sāke nuna biyayya ga mai girma, Rehobowam, sarkin Yahuda. Za su kashe ni su kuma koma ga Sarki Rehobowam.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options