Skip to content
1 Sarakuna 12:22-24

1 Sarakuna 12:22-24

22
Amma waɗannan kalmomin Allah suka zo wa Shemahiya, mutumin Allah, cewa,
23
“Faɗa wa Rehobowam ɗan Solomon, sarkin Yahuda, ka faɗa wa dukan gidan Yahuda da Benyamin, da kuma dukan sauran mutane,
24
‘Ga abin da Ubangiji ya ce, “Kada ku haura don ku yi yaƙi da ’yan’uwanku, Isra’ilawa. Ku koma gida, kowannenku, gama wannan aikina ne.” ’ ” Saboda haka suka yi biyayya da maganar Ubangiji, suka sāke watse zuwa gida, yadda Ubangiji ya umarta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options