Skip to content
1 Yohanna 3:20-21

1 Yohanna 3:20-21

20
Idan zuciyarmu ta nuna mana muna da laifi, mun san cewa Allah ya fi zuciyarmu, ya kuma san dukan kome.
21
Abokaina ƙaunatattu, in zukatanmu ba su ba mu laifi ba, muna da ƙarfin halin tsayawa a gaban Allah ke nan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options