Skip to content
1 Korintiyawa 6:7-8

1 Korintiyawa 6:7-8

7
Ƙarar junanku ma da kuke yi, ai, kāsawa ce a gare ku. Ba gara ku haƙura a cuce ku ba? Ku kuma haƙura ko an zambace ku?
8
Amma ga shi ku da kanku kuna cuta, kuna kuma zamba, har ma ga ’yan’uwanku ne kuke yi wannan.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options