Skip to content
1 Korintiyawa 6:7-8

1 Korintiyawa 6:7-8

7
Ƙarar junanku ma da kuke yi, ai, kāsawa ce a gare ku. Ba gara ku haƙura a cuce ku ba? Ku kuma haƙura ko an zambace ku?
8
Amma ga shi ku da kanku kuna cuta, kuna kuma zamba, har ma ga ’yan’uwanku ne kuke yi wannan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options