Skip to content
1 Korintiyawa 6:19-20

1 Korintiyawa 6:19-20

19
Ba ku san cewa jikin nan naku haikalin Ruhu Mai Tsarki ba ne wanda yake cikinku yake kuma daga Allah? Ku ba na kanku ba ne;
20
saye ku fa aka yi da tsada, saboda haka, sai ku girmama Allah da jikinku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options