Skip to content
1 Korintiyawa 3:21-23

1 Korintiyawa 3:21-23

21
Saboda haka, kada wani yă yi taƙama da mutum! Gama kome naku ne,
22
ko Bulus ko Afollos ko Kefas ko duniya ko rai ko mutuwa ko abubuwa na yanzu ko na nan gaba, ai, duka naku ne,
23
ku kuwa na Kiristi ne, Kiristi kuma na Allah ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options