Skip to content
1 Korintiyawa 2:4-5

1 Korintiyawa 2:4-5

4
Saƙona da wa’azina ba su zo cikin hikima da kalmomin lallashi ba, sai dai da nuna ikon Ruhu,
5
domin kada bangaskiyarku ta dogara a kan hikimar mutane, sai dai a kan ikon Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options