Skip to content
1 Korintiyawa 14:2-3

1 Korintiyawa 14:2-3

2
Gama duk wanda yake magana da wani harshe ba da mutane yake magana ba, sai dai da Allah. Tabbatacce, ba wanda yake fahimtarsa; yana faɗin asirai ta wurin ruhu ne.
3
Amma duk wanda yake annabci, yana magana ne da mutane domin yă gina su, yă ƙarfafa su, yă kuma yi musu ta’aziyya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options