1 Korintiyawa 14:18-19
18
Na gode wa Allah, domin ina magana da harsuna fiye da ku duka.
19
Amma a cikin ikkilisiya zan gwammace in yi magana da kalmomi biyar da za a fahimta don in koyar da waɗansu da a ce in yi magana da kalmomi guda dubu goma a wani harshe.