Skip to content
1 Korintiyawa 14:18-19

1 Korintiyawa 14:18-19

18
Na gode wa Allah, domin ina magana da harsuna fiye da ku duka.
19
Amma a cikin ikkilisiya zan gwammace in yi magana da kalmomi biyar da za a fahimta don in koyar da waɗansu da a ce in yi magana da kalmomi guda dubu goma a wani harshe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options