Skip to content
1 Korintiyawa 13:8-10

1 Korintiyawa 13:8-10

8
Ƙauna ba ta ƙarewa. Amma in akwai annabci zai shuɗe, harsuna su ɓace, ilimi kuma zai ƙare.
9
Gama saninmu ba cikakke ba ne, annabcinmu kuma ba cikakke ba ne.
10
Sai dai sa’ad da cikakken ya zo, sai wanda ba cikakke yă shuɗe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options