Skip to content
1 Korintiyawa 11:7-8

1 Korintiyawa 11:7-8

7
Namiji kuwa bai kamata ya rufe kansa ba, da yake shi kamannin Allah ne, da kuma darajar Allah, amma mace dai, darajar namiji ne.
8
Gama namiji bai fito daga mace ba, sai dai mace ce ta fito daga namiji.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options