Skip to content
1 Korintiyawa 11:13-14

1 Korintiyawa 11:13-14

13
Ku kanku duba mana. Ya yi kyau mace tă yi addu’a ga Allah da kanta a buɗe?
14
Kai, yadda halitta take ma, ai, ta koya muku cewa in namiji yana da dogon gashi, abin kunya ne a gare shi,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options