Skip to content
1 Korintiyawa 10:7-8

1 Korintiyawa 10:7-8

7
Kada ku zama masu bautar gumaka, yadda waɗansunsu suka zama; kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mutanen suka zauna don su ci su kuma sha, suka kuma tashi suka shiga rawa ta rashin kunya.”
8
Kada fa mu yi fasikanci yadda waɗansunsu suka yi, har a rana guda mutane dubu ashirin da uku a cikinsu suka mutu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options