Skip to content
1 Korintiyawa 1:30-31

1 Korintiyawa 1:30-31

30
Saboda Allah ne kuke cikin Kiristi Yesu, shi wanda ya zama hikima a gare mu daga Allah. Kiristi shi ne adalcinmu, da tsarkinmu, da kuma fansarmu.
31
Saboda haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Duk wanda yake taƙama, ya yi taƙama a cikin Ubangiji.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options