1 Tarihi 6:66-70
66
Aka ba wa waɗansu na mutanen gidan Kohat yankin garuruwansu daga kabilar Efraim.
67
A ƙasar tudun Efraim aka ba su Shekem (birnin mafaka), da Gezer,
68
Yokmeyam, Bet-Horon,
69
Aiyalon da Gat-Rimmon, tare da wuraren kiwonsu.
70
Daga rabin kabilar Manasse kuwa, Isra’ilawa suka ba da Aner da Bileyam, tare da wuraren kiwonsu, ga sauran gidajen mutanen Kohat.
Settings