Skip to content

Bezek

2 verses

31.8900, 34.9500 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Bezek

  1. Sa’ad da Yahuda ya fāɗa musu, Ubangiji kuwa ya ba da Kan’aniyawa da Ferizziyawa a hannunsu, suka kuwa kashe mutum dubu goma a Bezek.

  2. A can suka iske Adoni-Bezek, suka yaƙe shi, suka fatattaki Kan’aniyawa da Ferizziyawa.