Skip to content
Zakariya 6:9-11

Zakariya 6:9-11

9
Maganar Ubangiji ta zo mini, ta ce,
10
“Ka karɓi azurfa da zinariya daga masu zaman bauta Heldai, Tobiya, Yedahiya, waɗanda suka iso daga Babilon. A ranar kuma ka je gidan Yosiya ɗan Zefaniya.
11
Ka ɗauki azurfar da zinariyar ka yi rawani, ka ɗora shi a kan babban firist, Yoshuwa ɗan Yehozadak.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options