Skip to content
Zakariya 4:11-12

Zakariya 4:11-12

11
Sai na tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan itatuwan zaitun guda biyu tsaye a hagu da kuma daman wurin ajiye fitilan fitilu?”
12
Na sāke tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan rassa biyun nan na zaitun a gefen bututu biyu na zinariya da suke zuba man zinariya?”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options